iqna

IQNA

majalisar dokokin
A taron baje kolin kur'ani na kasa da kasa;
Tehran (IQNA) Masana da mahardata kur'ani ne suka halarci taron "Maganar diflomasiyyar kur'ani; Wani abin koyi na inganta harkokin diflomasiyya na al'adu na Iran" wanda aka gudanar a filin baje kolin kur'ani na kasa da kasa, ya jaddada wajabcin amfani da diflomasiyyar kur'ani wajen huldar al'adu da siyasa da kasashen duniya.
Lambar Labari: 3488934    Ranar Watsawa : 2023/04/07

Tehran (IQNA) shugaban majalisar dokokin kasar Iraki ya sanar da rusa majalisar a shirye-shiryen da ake yi na gudanar da zaben kafin wa'adi.
Lambar Labari: 3486398    Ranar Watsawa : 2021/10/07

Tehran (IQNA) majalisar dokokin kasar Kuwait ta yi Allawadai da kai hari a kan musulmi a kasar India.
Lambar Labari: 3486367    Ranar Watsawa : 2021/09/29

Tehran (IQNA) majalisar dokokin Faransa ta aince ad wata doka da ake ganin ta ginu ne akn kin jinin addinin muslunci.
Lambar Labari: 3486133    Ranar Watsawa : 2021/07/24

Tehran (IQNA) Wasu daga cikin ‘yan majalisar dokokin kasar Burtaniya sun bukaci Boris Johnson da ya nemi afuwa daga musulmin Bosnia kan furucin da ya yi dangane da kisan da aka yi musu a Srebrenica.
Lambar Labari: 3484973    Ranar Watsawa : 2020/07/11

Tehran (IQNA) kungiyar dakarun Nujba a kasar Iraki ta bukacia aiawatar da kudirin majasar dokokin kasar kan ficewar sojojin Amurka daga Iraki.
Lambar Labari: 3484914    Ranar Watsawa : 2020/06/21

Ilhan Omar ‘yar majalisar dokokin kasa Amurka ce wadda take adawa da siyasar Trump ta yaki a kan Iran.
Lambar Labari: 3484399    Ranar Watsawa : 2020/01/09

Shugaban Majalisar dokokin Iran ya ce Hukumomin Amurka sun shiga sarkakiyar Siyasa da ta zubar musu da mutunci inda suke sakin kalamai ba tare da sun auna su ba.
Lambar Labari: 3483742    Ranar Watsawa : 2019/06/16

Bangaren kasa da kasa, jam’iyya mai mulki a kasar Mauritania ta samu nasarar lashe zaben ‘yan majalisar dokokin kasar da aka gudanar a makon jiya, yayin da jam’iyyar Islah ta masu kishin Ilama ta zo a matsayi na biyu.
Lambar Labari: 3482967    Ranar Watsawa : 2018/09/09

Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin yahudawan sahyuniya sun kirayi sauran yahudawa da su mamaye masallacin aqsa maialfarma a lokacin idin yahudawa na Hanuka.
Lambar Labari: 3481072    Ranar Watsawa : 2016/12/26

Bangaen kasa da kasa, fiye da ‘yan majalisar dokokin Iraki 100 sun bukaci a mayar da ranar Ghadir ta zama hutu na kasa baki daya.
Lambar Labari: 3480795    Ranar Watsawa : 2016/09/19